1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar: Martani kan ziyarar shugaban Areva

Tila Amadou
February 20, 2017

Kungiyoyin fararen hula na jihar Agadez a Jamhuriyar Nijar na cigaba da maida martani kan ziyara mukadashin kafanin Areva a wajen da ake tonon ma'adin Uranium a yankin Arlit a cikin dare.

https://p.dw.com/p/2Xvev