SiyasaKasar Nijar ta nuna alhininta kan harin da aka kai a ChadiTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdoulaye Mamane Amadou06/16/2015June 16, 2015Shugaban kasar Nijar da ke a matsayin shugaban hukumar raya Tafkin Chadi, ya aika sakon jajantawa ga takwaransa na Chadi Idriss Deby kan harin da aka kai a Ndjamena.https://p.dw.com/p/1Fi70Talla