Shirin ya kunshi labaran duniya da kuma halin da ake ciki na yajin aiki da likitoci suka fara a Nijar. A Najeriya masarautar Argungu da ke jihar Kebbi ta sasanta rikici tsakanin makiyaya da kuma manoma. Abzinawan kasar Aljeriya kuma biki suka yi na shiga sabuwar shekarar gargajiya.