1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana.

Abdoulaye Mamane Amadou
December 15, 2020

A cikin shirin za a ji cewa ana ci gaba da mayar da martani kan ikrarin sace daliban makarantar Kankara da Kungiyar Boko Haram ta yi a Najeriya, a yayin da a Jamhuriyar Nijar al'umma na martani kan yadda shugaban kasar ya yi aiki wajen inganta fannin noma da kiwo a tsawon shekaru goma na mulkinsa.

https://p.dw.com/p/3mkud