1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana.

Abdoulaye Mamane Amadou
January 17, 2021

A cikin shirin za a ji cewa dakarun tsaron Najeriya sun kwace iko da barikin sojan garin Marte da ke yankin Arewa maso gabashin Najeriya, a yayin da sojan Munisca naMajalisar dinkin Duniya a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya suka karbe iko da garin Bagassou daga hannun 'yan tawaye.

https://p.dw.com/p/3o2GC