1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe.

Abdoulaye Mamane Amadou
January 12, 2021

A cikin shirin za a ji cewa jam'iyyun adawa a Nijar na neman samun goyon bayan 'yan siyasa don lashe zabe, a yayin da a Amirka Shugaba Donald Trump da mataimakinsa Mike Pence suka yi alawashin ci gaba da mulki tare duk da kalubalan da suke fuskanta daga 'yan jam'iyyar Demokrat.

https://p.dw.com/p/3noAr