1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin sake gina Tafkin Chadi

Gazali Abdou Tasawa RGB
January 23, 2023

Wakilai na yankin Tafkin Chadi da na kasashen Jamus da Norway sun hadu a Nijar don nazarin hanyoyin sake gina yankin da rikicin Boko Haram ya daidaita.

https://p.dw.com/p/4MbNC