A cikin shirin bayan labaran duniya akwai rahoto game da yadda 'yan Nijar ke bankwana da mulkin Shugaba Mahamadou Issoufou da kuma rahoto kan shirye-shiryen bikin Ista a Najeriya sai rahoto kan 'yan gudun hijirar kasar Mozambik. Akwai shirin Dandalin Matasa da Abu Namu.