1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Yamma

October 15, 2021

A Nijar an bude babbar makarantar horar manyan sojoji a kasar da nufin karfafa matakan tunkarar kalubalen tsaro. A Najeriya kuma 'ya'yan babbar jam'iyyar adawa ta PDP ce ke ci gaba laluben mafita a rikicin shugabancinta.

https://p.dw.com/p/41kkc