Siyasar Najeriya a shirin kama milkin sabuwar gwamnati
May 21, 2015Talla
A cikin kudin namu muna dauke da jerin rahotanni kan batun bashin kudi da gwamnatin Goodluck ke nema domin biyan albashin ma'aikata dama maganar kudadan bashin da gwamnatin Goodluck ta gada da wanda ta ke shirin barin gado ga sabuwar gwamnati.Akwai maganar murabus din shugaban jamiyyar PDP na kasa Ahmed Adamu Mu'azu daga kan mukaminsa dama sharhin masana ilimin kimiyyar siyasa kan tasirin wanann mataki akan makomarjamiyyar dama siyasar Najeriyar baki daya.