1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

'Yancin fadin albarkacin baki a Nijer

AboulayeMammane Amadou daga NiameyFebruary 5, 2015

Hukumar sadarwar ta Nijer ta dauki matakin hana saka duk wani gangami ko sanarwar nuna goyon bayan gwamnati daga wasu 'yan jam’iyyun adawa ta kafafen yada labaru mallakar gwamnatin kasar.

https://p.dw.com/p/1EW3R