1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Zabuka na kara karatowa a Najeriya cikin rashin tabbas

Muntaqa AhiwaFebruary 5, 2015

Yayin da al'umar Najeriya suka zaku da su kada kuri'u a zabukan gama gari dake tafe a kasar, wasu na kiraye kirayen dage zabukan saboda dalilai mabambanta.

https://p.dw.com/p/1EW0W
Wahlen Nigeria Stimmabgabe Wahllokal Frau
Hoto: AP

Manyan jam'iyyun siyasa a tarayyar Najeriya sun sa azama dangane da halin da zabe zai gudana a kasar.